Thursday, March 23, 2023
HomeUncategorizedDuba Su2023: El-Rufai ya umurci duk masu sha'awar fitowa takara a Kaduna su...

2023: El-Rufai ya umurci duk masu sha’awar fitowa takara a Kaduna su ajiye aiki

Daga Muryoyi

Gwamnatin jihar Kaduna ta baiwa duka masu rike da mukaman Gwamnati a jihar dake da sha’awar fitowa takara a zaben 2023 su ajiye aiki kamar yadda sabuwar doka ta umurta

Muryoyi ta ruwaito sanarwar hakan tana kunshe ne a cikin wata takarda da dauke da sanya hannun sakatare Gwamnatin jihar Kaduna, Balarabe Abbas da ya fitar yau Talata.

Ya ce an baiwa duk mai wani rike da mukamin Gwamnati wa’adin zuwa 3q ga watan Maris da muka ciki ya gabatar da takardar ajiye aiki wato ga Sakataren Gwamnatin jihar.

- Advertisement -

 

LABARAI MASU ALAKA

Leave a Reply

- Advertisment -

MAFI SHAHARA

RA'AYOYIN JAMA'A

%d bloggers like this: