Dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya lashi takobin mikawa inyamurai mulki da zaran ya kammala shekara takwas dinsa wato zango Biyu.
Haka dai jaridar Daily Times Nigeria ta wallafa a shafinta na Facebook.
Dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya lashi takobin mikawa inyamurai mulki da zaran ya kammala shekara takwas dinsa wato zango Biyu.
Haka dai jaridar Daily Times Nigeria ta wallafa a shafinta na Facebook.
MURYARKU A KO INA: Muryoyi ta dukufa yada bayanai da rahotanni masu inganci tare da tafka muhawara kan batutuwan da suke ciwa Jama'a tuwo a kwarya
TUNTUBE MU A: hellomuryoyi@gmail.com
© All right reserved (Hakkin Mallaka) Muryoyi.com 2022