Thursday, March 23, 2023
HomeUncategorizedDuba SuBan zama mataimakin Tinubu don in wakilci musulunci ko musulmai ba --inji...

Ban zama mataimakin Tinubu don in wakilci musulunci ko musulmai ba –inji Shettima

  • Ban zama mataimakin Tinubu don kare musulunci ko musulmi ba –inji Kashim

Daga Muryoyi

Mataimakin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC kana kuma tsohon Gwamnan jihar Borno, Sanata Kashim Shettima ya tabbatar da cewa Tinubu bai zabe shi mataimakin shugaban Nijeriya domin ya kare addinin musulunci da musulmai ba, shi na kowa ne.

A wata hira da akayi dashi a kafar Talbijin ta turanci, Kashim Shettima ya bayyana cewa sarkin Musulmi shi ke da alhakin kare martabar addinin musulunci da musulmai amma shi domin yin aiki yake takara.

- Advertisement -

Domin aiki yasa muke takara ba domin kariya ga wata kabila ko addini ba, na fada na kara ba Musulunci na fito yiwa aiki ba, hakanan ba wata kabila na fito wakilta ba, Sarkin Musulmi ke da alhakin kare musulunci da musulmai

LABARAI MASU ALAKA

Leave a Reply

- Advertisment -

MAFI SHAHARA

RA'AYOYIN JAMA'A

%d bloggers like this: